Yau Za a Bizne Gawar Yakowa

0
1268

Majalisar dokokin Nigeria ta gindaya sharuɗɗan da za ta bi wajen tantance mutanen da Shugaba Muhammadu Buhari ya aika domin nada su a matsayin ministoci.

Daya daga cikin sharuɗɗan shi ne cewar duk wanda za a tantance sai ya nuna takardar bayanin dukiyar da ya mallaka.

Mai magana da yawun majalisar dattijan, Sanata Dino Melaye wanda ya bayyana haka ga manema labarai a Abuja, ya kara da cewar dole ne sai sanatoci biyu daga jihar mutum na asali sun amince da shi, kafin majalisar ta amince a nada mutum a matsayin minista.

A ranar Talata, 13 ga watan Oktoba ne, majalisar ta ce za ta soma tantance mutanen.

\"\"Image copyrightAFP
Image captionFashola na cikin wadanda buhari yake son ya bai wa minista

A makon da ya wuce ne shugaba Muhammadu Buhari ya aike wa majalisar dattijai sunayen mutane 21 domin a tantance su kafin, ya nada su a matsayin ministoci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here