Mutane Miliyan 9 Za Su Yi Gangamin Goyon Bayan Buhari

0
1123

A kalla mutane miliyan 9 me ake saran za su hadu a cikin garin Abuja domin nuns goyon baya ga shugaban kasa a kan irin aikin da yake yi na yaki da wadanda suka kwashe dukiyar kasar nan sauran yan kasa kuma suna yin hamma sakamakon talaucin da suke ciki.

A saboda haka ne ake bukatar jama a lallai su ci gaba da aikin da suke yi na addu\’o\’in samun ciyar da kasa gaba.

Kuma ana bukatar jama a su ci gaba da bayyana ra ayinsu danga ne da hakan.

Imrana Abdullahi a kaduna

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here