Sanata Shehu Sani Ya Yi Nisa Wajen Rabon Tiransifoma

0
1276

Imrana Abdullahi Daga Kaduna

Sakamakom kokarin da Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya SHEHU Sani, yake yi Na ganin KAWO karshen matsalar wutar Lantarki a halin yanzu ya dukufa wajen rabon Na\’urar bayar da hasken wuta ga jama\’ar mazabarsa.

Sakamakon wannan kokarin mutanen garuruwa da unguwannin Kaduna ta tsakiya  San bsaidarks, sun kuma had a da Na garin RIGASA, marabar JOS da Kuriga inda ta yin San barka.

Wannan kokarin ne yasa wadansu mutane ke kiransa da mai Lantarki wato Sanata SHEHU Sani, mai Lantarkin KAWO sauki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here