Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Kasar Turkiyya

0
1200

Labarai da dumi duminsu..

Imrana Abdullahi Daga Kaduna

Bayanan da suka fito daga kamfanin dillancin labarai na Reuters na cewa sojojin kasar sun ce sun yi juyin mulki inda suka kwace ragamar mulkin kasar.

Ku jira mu nan gaba domin jin Karin bayani.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here