Za Mu Tabbatar Da Mun Kammala Alkawarin Da Muka Dauka- -Injinniya Mu\’azu Forest.

0
930

Rabo Haladu Daga Kaduna

INJINIYA Mu\’azu Abdullahi ya nuna jin dadinsa ga al\’ummar jihar Kano mazauna yankin da ake kira fam  centre Sabo da goyan baya da suke nunawaa kamfanin  gina titi  na forest dake aiki yanzu haka ayanki badare ba rana kano, domin  sucika alkawarin da suka daukar wa gwamna Abdullahi Umar Ganduje naganin cewa sunkammala aikin akan lokacin da aka ba su.
Injinniya Mu,azu ya ce gwamnatin jihar  Kano tana duk mai yiwuwa domin taga cewa ta sauke nauyin da ta daukarwa kanta.
Acigaban rahotanmu munsami tattaunawa da al,ummar yankin sunnuna  gamsuwarsu  game da irin kokarin da gwamnan yakeyi na  samawa jihar abubuwan more rayiwa haka kuma wani mazaunin yankin mai suna Alhaji Gambo Ibrahim yace wannan hanya da akeyi zata taimaka gaya wajan cigar da yankin gaba ya ce Sabo da dadamuna wajan baya biyuwa Kuma bahanyar wucewar ruwa da dadamuna yankin cin  ruwa yakeyi
Akarshe injinniya Mu,azu Abdullahi yaja hankalin Al,ummar yankin dasu ji tsoran Allah sugoyawa gwamnati baya ta wajan kula da a yukan da ake  gudanarwa a duk fading jihar ta Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here