FIFA Ta Sanya Najeriya Ta 7 A Kungiyoyin Kwallon Da Suka Yi Fice A Afrika

    0
    893

    Musa Muhammad Kutama Daga, Kalaba

    HUKUMAR kwallon kafa ta duniya FIFA ta fitar da jerin sunayen kungiyoyin kwallon kafa da suka yi fice na watan Janairun 2017.Kungiyar wasan kwallon kafa ta  Super Eagles  ta matsa gaba kadan daga matsayinta zuwa na 50 .sannan  kuma kungiyar ce ta bakwai a Nahiyar Afrika .

    Sauran kasashen Afrika da ke bin Nijeriya a baya su ne na  Senegal, da Kwaddebuwa da kuma Masar,sauran su ne kasashen  Tunisiya, Aljeriya  kasar jamhuriyar Kwango.

     

    LEAVE A REPLY

    Please enter your comment!
    Please enter your name here