Enugu Rangers FC Ta Ba Kwac Wa’adin Wasanni Uku Kacal

    0
    863

    MUSA MUHD.KUTAMA Daga  kalaba

    HUKUMAR gudanarwar kungiyar kwallon kafa Enugu Rangers,da ke Enugu ta bai wa babban mai horas da kungiyar, Imama Amapakabo,wa’adin ya ci wasannin uku ko kuma ya rasa aikin sa.kungiyar Rangers ce ta lashe gasar kofin Premier na gasar kofin na Nijeriya shekarar  2016. wadda har wa yau  ta kasa kai bante a gasar wasan cin Nahiyar Afrika da ka yin a bana.

    Mai magana da yawun kungiyar Foster Chime, ne ya sanar da daukar matakin ga manema labarai ya ce an dauki matakin ne ganin kungiyar ita ce zakara a gasar Premier ta Nijeriya amma yanzu wankin hula yake neman ya kai kungiyar dare .

    LEAVE A REPLY

    Please enter your comment!
    Please enter your name here