Sayar Da Jariri : An Kama Wata Unguwar Zoma Da Mutane Uku

0
872
    Mustapha Imrana Abdullahi Daga Katsina

BAYANAN da ke fitowa daga Jihar Katsina na cewa an kama wata mata  babbar ma\’aikaciyar jinya a asibitin gwamnatin tarayya da ke Katsina bisa zargin sayar da jariri kan kudi dubu dari biyu.

Sauran wadanda aka kama sun hada da wata  uwar jaririn ta jini Ai\’sha Idris mai shekaru 18,da ke zaune a Unguwar Daki Tara Katsina Sai Hauwa Ibrahim , mai  shekara 32 da ke Kofar Kaura da Misis Grace Ohuhu da Uba Kla a cikin Jihar Abiya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here