Dokta Bukar Usman: Allah Ya Kara Hazaka Kan Wallafa

0
1393

Zuwa ga Edita

Bayan gaisuwa da fatar alheri, ina mai farin cikin sanar wa da masoyina kuma abin kwaikwayo a gare ni Dokta Bukar Usman cewa, dukan wallafe-wallafensa babu wanda zan ara ko a ba ni shi kyauta ban karu tare da fahimtar dimbin ilimin da yake a cikin kowane littafin nasa ba.

Ba abin da zan ce, sai Allah ya kara hazaka a wannan fage na adabi.

Ni ne naka

Falama Muhammad Bello

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here