Allah Ya Bayyana Yaron SA Binta Sada Bayan Shekara 3

0
806
BAYAN an kwashe shekaru uku ana cigiyar wani yaro da ne ga mai taimaka wa Gwamnan Jihar Katsina kan harkokin ilimin \’ya\’ya mata Hajiya Binta Sada a yanzu yaro ya bayyana.
Kamar yadda muka samu labarin wani dan uwan yaron ne ya gano shi a kan Titin Legas yana gararanba.
Mustapha Imrana ne ya aiko da hoton

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here