Uncategorized Allah Ya Gafarta Masu Ya Karbi Shahadarsu By admin - December 13, 2017 0 889 FacebookTwitterPinterestWhatsApp Wannan hoton marigayi Alhaji Adamu Yusuf kenan wanda gobara ta yi sanadiyyar rasuwarsa shi da mai dakinsa da \’ya\’yansu uku. Allah ya jikansu da rahama, amin, Isa Ahmed ne ya aiko mana da hotunan.