Boko Haram A Yau Laraba Sun Sako \’Yan Matan Dapchi

0
836

Rabo Haladu Daga Kaduna

RAHOTANNIN da muke samu  sun ce mayakan Boko Haram sun sako \’yan matan Dapchi da aka sace a watan jiya.
Daya daga cikin iyayen yaran ya shaida wa manema labarai  cewa da sanyin safiyar ranar Laraba ne wasu mutane suka mayar da yaran garin a motoci. Inda suka a jiye su suka yi tafiyarsu.
Ya kara da cewa iyaye na ta rububin zuwa domin dubawa da kuma dauko \’ya\’yansu.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here