Abin Da Ya Sa Ba Zan Rage Farashin Siminti Ba – Dangote

    0
    741
    Shugaba Muhammadu Buhari
    Rabo Haladu  Daga Kaduna
    SHAHARARREN dan kasuwar nan Alhaji Aliko Dangote ya bayyana dalilan da suka sa ba zai iya rage farashin siminti ba, kamar yadda gwanatin tarayya  ta nema.
    A kwanakin baya ne mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya bukaci Dangote da mai
    kamfanin BUA Abdussamad Isyaku Rabiu su rage farashin siminti.
    Dangoten ya kuma yi karin haske kan inda aka kwana dangane da aiki matatar mai da yake ginawa.
    A tattaunawar da suka yi da manema labarai yana cewa an kusa kammala aikin matatar man

    LEAVE A REPLY

    Please enter your comment!
    Please enter your name here